Takaici: Ankama dan shekara 61 da laifin yiwa budurwa yar shekara 16 fyade.
Rundunar yan sanda a jihar ondo, ta cafke wani fasto mai suna famakinwa ajayi mai sheakru 61, bisa zargin yiwa budurwa yar shekara 16 fyade.
Rundunar yan sanda sun bayyana cewa, a binciken dasukayi sun gano cewa yasamu galabar aikata hakan da nufin cewa yana mata addu’a.
A wani rahoto da jaridar DIMOKURADIYYA ta fitar, ya bayyana cewa lamarin ya faru a ogbese dake karamar hukumar Akure a jihar ondo.
- Dalilin da yasa amare basa cin kazar da ango ke kawowa a daren farko
- Wani kare ya mutu har lahira bayan ya shinshini dan kampai
- Rahma Sadau: Yadda na tsallake rijiya da baya a harin jirgin kasar kaduna
- Kalli yadda samari su ke gudun wata budurwa saboda tsawon ta
- Check your NYIF Approval status disbursement to star on April
Kakakin rundunar yan sandan jihar, misis funmi odunlami, tace da zarar ankammala bincike za’atura wanda ake zargi gaban kotu domin ta yanke masa hukunci.
Takara da cewa, budurwar da Abun ya faru da ita, taba da labarin yanda abun yakasance, inda tace yayi amfani da ita a gida,sannan kuma ya dauke ta yakaita kasuwa acan ma ya kara lalata da ita.
Daga karshe ta bayyana cewa wanda ake zargi ya masa cewa ya kwanta da budurwar,amma sau daya a dakinsa.








